Zab 139:12-14 Littafi Mai Tsarki (HAU)

12. Amma har duhun ma, ba duhu ba ne a gare ka,Dare kuwa haskensa kamar na rana ne.Duhu da haske, duk ɗaya ne gare ka.

13. Kai ne ka halicci kowace gaɓa ta jikina,Kai ne ka harhaɗa ni a cikin mahaifiyata.

14. Ina yabonka gama kai abin tsoro ne,Dukan abin da ka yi sabo ne, mai banmamaki.Da zuciya ɗaya na san haka ne.

Zab 139