Yush 14:8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ya mutanen Ifraimu, me zan yi da gumaka?Ni ne wanda yake amsa muku, mai lura da ku kuma.Ni kamar itacen fir ne mai ganyaye kore shar.Daga gare ni, kuke samun 'ya'ya.”

Yush 14

Yush 14:6-9