Neh 10:1-2-8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Waɗanda suka fara sa hannu a takardar alkawarin, su ne mai mulki, wato Nehemiya ɗan Hakaliya, da Zadakiya,

2-8. sa'an nan firistoci, watoSeraiya, da Azariya, da Irmiya,Fashur, da Amariya, da Malkiya,Hattush, da Shebaniya, da Malluki,Harim, da Meremot, da Obadiya,Daniyel, da Ginneton, da Baruk,Meshullam, da Abaija, da Miyamin,Mawaziya, da Bilgai, da Shemaiya.

14-27. Shugabannin jama'a kuwa, su ne Farosh, da Fahat-mowab,Elam, da Zattu, da Bani,Bunni, da Azgad, da Bebai,Adonaija, da Bigwai, da Adin,Ater, da Hezekiya, da Azzur,Hodiya, da Hashum, da Bezai,Harif, da Anatot, da Nebai,Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa,Felatiya, da Hanan, da Anaya,Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,Hallohesh, da Filha, da Shobek,Rehum, da Hashabna, da Ma'aseya,Ahaija, da Hanan, da Anan,Malluki, da Harim, da Ba'ana.

Neh 10