Mika 3:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ni kuwa na ce, “Ku ji, ya kushugabannin mutanen Yakubu,Da ku sarakunan Isra'ila.Ya kamata ku san shari'a.

2. Amma kuna ƙin nagarta, kunaƙaunar mugunta,Kuna feɗe mutanena,Kuna kuma fizge naman jikinsu dagaƙasusuwansu.

3. Kuna cin naman mutanena, kunafeɗe fatar jikinsu,Kuna kakkarya ƙasusuwansu,Kuna yanyanka su gunduwagunduwa kamar naman da za a saa tukunya.”

Mika 3