23. “ ‘Zan tula musu masifu,Zan ƙare kibauna a kansu,
24. Za su lalace saboda yunwa,Zazzaɓi mai zafi, da muguwar annoba za su cinye su.Zan aika da haƙoran namomi a kansu,Da dafin abubuwa masu jan ciki.
25. Waɗanda suke a waje, takobi zai kashe su,A cikin ɗakuna kuma tsoro,Zai hallaka saurayi da budurwa,Da mai shan mama da mai furfura.
26. Na ce, “Zan watsar da su,In sa a manta da su cikin mutane.”