Amos 2:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ubangiji ya ce,“Mutanen Mowab sun ci gaba dayin zunubi.Hakika, zan hukunta su,Don sun ƙone ƙasusuwan SarkinEdomDon su yi toka da su.

2. Zan aukar da wuta a ƙasarMowab,Ta ƙone kagarar Keriyot.Jama'ar Mowab za su mutu ahargitsin yaƙi,Sa'ad da sojoji suke sowa, ana busaƙahoni.

3. Zan kashe Sarkin Mowab dashugabannin ƙasar.”

Amos 2