1. Ubangiji ya ce,“Mutanen Mowab sun ci gaba dayin zunubi.Hakika, zan hukunta su,Don sun ƙone ƙasusuwan SarkinEdomDon su yi toka da su.
2. Zan aukar da wuta a ƙasarMowab,Ta ƙone kagarar Keriyot.Jama'ar Mowab za su mutu ahargitsin yaƙi,Sa'ad da sojoji suke sowa, ana busaƙahoni.
3. Zan kashe Sarkin Mowab dashugabannin ƙasar.”