1 Kor 14:6-8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

6. To, 'yan'uwa, in na zo muku ina magana da waɗansu harsuna, amfanin me zan yi muku in ban zo muku da wani bayani, ko ilimi, ko annabci, ko koyar da Maganar Allah ba?

7. In abubuwan nan marasa rai, kamar su sarewa da molo, muryarsu ba ta fita sosai ba, yaya wani zai san abin da ake busawa ko kaɗawa?

8. In ba a busa ƙaho sosai ba, wa zai yi shirin yaƙi?

1 Kor 14