Zab 62:11-12 Littafi Mai Tsarki (HAU)

11. Sau ɗaya Allah ya faɗa,Sau biyu na ji, cewa Allah yake da iko.

12. Madawwamiyar ƙauna, ta Ubangiji ce.Kai kanka, ya Ubangiji, kake sāka waKowane mutum bisa ga ayyukansa.

Zab 62