Zab 35:26-28 Littafi Mai Tsarki (HAU)

26. Ka sa waɗanda suka ƙyaface ni a wahalata,A rinjaye su, su ruɗe.Ka sa waɗanda suke ɗaukar kansu sun fi ni,Su sha kunya da wulakanci!

27. Ka sa waɗanda suke murna da kuɓutataSu yi ta sowa ta murna, suna cewa,“Ubangiji mai girma ne!Yana murna da cin nasarar bawansa!”

28. Sa'an nan zan yi shelar adalcinka,Dukan yini kuwa zan yi ta yabonka.

Zab 35