22. Amma kai, ya Ubangiji ka ga wannan.Saboda haka kada ka ƙyale su, ya Ubangiji,Kada ka yi nisa!
23. Ka tashi, ya Ubangiji, ka kāre ni.Ya Allah ka tashi, ka bi mini hakkina.
24. Kai mai adalci ne, ya Ubangiji, ka shaida rashin laifina,Kada ka bar maƙiyana su ƙyaface ni, ya Allahna!