Yush 2:22-23 Littafi Mai Tsarki (HAU)

22. Ƙasa kuma za ta amsa wa hatsi, da ruwan inabi, da mai,Su ma za su amsa wa Yezreyel.

23. Zan dasa ta a ƙasa domin kaina.Zan kuma yi wa ‘Ba-jinƙai,’ jinƙai,In kuma ce wa ‘Ba-mutanena ba,’ ‘Mutanena!’Su ma za su ce, ‘Kai ne Allahna!’ ”

Yush 2