Mika 4:9-12 Littafi Mai Tsarki (HAU)

9. Yanzu, me ya sa kike kuka daƙarfi?Ba sarki a cikinki ne?Mashawarcinki ya hallaka ne,Da azaba ta auka miki kamar tamace mai naƙuda?

10. Ki yi makyarkyata, ki yi nishi, keSihiyona,Kamar mace mai naƙuda,Gama yanzu za ki fita daga cikinbirni,Ki zauna a karkara,Za ki tafi Babila, daga can za a ceceki.Daga can Ubangiji zai cece ki dagahannun maƙiyanki.

11. Yanzu al'ummai sun taru sunagāba da ke, suna cewa,“Bari a ƙazantar da ita,Bari mu zura mata ido.”

12. Amma ba su san nufin Ubangiji ba,Ba su gane shirinsa ba,Gama ya tara su ne kamardammunan da za a kaimasussuka.

Mika 4