12. “Hakika zan tattara ku duka, yaYakubu,Zan tattara ringin Isra'ila.Zan haɗa su tare kamar tumaki agarke,Kamar garken tumaki a makiyayaZa su zama taron jama'a maihayaniya.
13. “Wanda zai huda garu, shi zai yi musujagora,Za su fita ƙofar, su wuce, su fice tacikinta.Sarkinsu zai wuce gabansu,Ubangiji kuma yana kan gaba.”