Mat 26:5-8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

5. Amma suka ce, “Ba dai a lokacin idi ba, don kada jama'a su yi hargitsi.”

6. To, sa'ad da Yesu yake Betanya a gidan Saminu kuturu,

7. sai wata mace ta zo wurinsa da wani ɗan tandu na man ƙanshi mai tsadar gaske, ta tsiyaye masa a kā, a lokacin da yake cin abinci.

8. Amma da almajiran suka ga haka, sai suka ji haushi suka ce, “Wannan almubazzaranci fa!

Mat 26