L. Mah 18:18 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sa'ad da mutum biyar ɗin nan suka shiga gidan Mika suka ɗauki falmaran, da sassaƙaƙƙen gunki, da kan gida, da gunki na zubi, sai firist ɗin ya ce musu, “Me kuke yi?”

L. Mah 18

L. Mah 18:12-20