22. Ko kwana biyu ne girgijen ya yi, yana zaune a bisa alfarwar ko wata guda, ko fi, sai Isra'ilawa su yi ta zamansu a zangon, ba za su tashi ba. Amma in ya tashi, sai su kuma su tashi.
23. Da umarnin Ubangiji suke sauka, da umarninsa kuma suke tashi, suna bin faÉ—arsa, yadda ya umarci Musa.