L. Kid 16:30 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Amma idan Ubangiji ya aikata wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara zuwa cikin lahira a raye, sa'an nan za ku sani mutanen nan sun raina Ubangiji.”

L. Kid 16

L. Kid 16:21-35