Ish 40:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ubangiji ya ce,“Ka ta'azantar da jama'ata.Ka ta'azantar da su!

2. Ka ƙarfafa jama'ar Urushalima.Ka faɗa musu sun sha wahala, ta isa,Yanzu kuwa an gafarta musu zunubansu.Na yi musu cikakken hukunci saboda dukan zunubansu.”

3. Murya tana kira tana cewa,“Ka shirya hanya a jeji domin Ubangiji!Ka share hanya a hamada domin Allahnmu!

Ish 40