Ish 1:17 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ku koyi yin abin da yake daidai. Ku ga an aikata adalci, ku taimaki waɗanda ake zalunta, ku ba marayu hakkinsu, ku kāre gwauraye, wato matan da mazansu suka mutu.”

Ish 1

Ish 1:8-23