27. Ubangiji ya ce wa Irmiya,“Na maishe ka mai aunawa da maijarraba mutanenaDomin ka sani, ka aunaal'amuransu,
28. Su duka masu taurinkai ne, 'yantawaye,Suna yawo suna baza jita-jita.Su tagulla ne da baƙin ƙarfe,Dukansu lalatattu ne.
29. Ana zuga da ƙarfi,Dalma ta ƙone,Tacewar aikin banza ne,Gama ba a fitar da mugaye ba.
30. Ana ce da su ƙwan maƙerar azurfane,Gama ni na ƙi su.”