Irm 38:2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Ubangiji ya ce wanda ya zauna a wannan birni zai mutu da takobi, da yunwa, da annoba, amma wanda ya fita ya je wurin Kaldiyawa zai rayu, zai sami ransa kamar ganimar yaƙi.

Irm 38

Irm 38:1-9