22. Za ku zama mutanena,Ni kuwa zan zama Allahnku.”
23. Ga hadirin hasalar Ubangiji ya taso,wato iskar guguwa,Zai huce a kan mugaye.
24. Zafin fushin Ubangiji ba zai huce ba,Sai ya aikata, ya kammala abubuwanda ya yi niyya a tunaninsa.A nan gaba mutanensa za su fahimciwannan.