16. “Dan zai zama mai mulki gamutanensaKamar ɗaya daga cikin kabilanIsra'ila.
17. Dan zai zama maciji a gefen hanya,Zai zama kububuwa a gefen turba,Mai saran diddigen dokiDon mahayin ya fāɗi da baya.
18. Ina zuba ido ga cetonka, yaUbangiji.
19. “Gad, 'yan fashi za su kai masa hari,Shi kuwa zai runtume su.