Far 36:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Waɗannan su ne zuriyar Isuwa, wato Edom.

2. Isuwa ya auri matansa daga cikin Kan'aniyawa, wato Ada 'yar Elon Bahitte, da Oholibama 'yar Ana ɗan Zibeyon Bahiwiye,

Far 36