Ez 36:38 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Kamar garken tumaki na hadaya, kamar garken tumaki a Urushalima a lokacin ƙayyadaddun idodi, haka rusassun birane za su cika da ɗumbun mutane. Sa'an nan za su sani ni ne Ubangiji.”

Ez 36

Ez 36:37-38