Ez 27:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Sai kuma Ubangiji ya yi magana da ni, ya ce,

2. “Ya kai ɗan mutum, ka yi makoki domin Taya.

3. Ka ce mata, ita wadda take zaune a mashigin teku, wadda take kuma kasuwar mutanen da suke bakin teku, ni Ubangiji Allah na ce,‘Ke Taya, kin ce ke kyakkyawa ce cikakkiya!

Ez 27