2 Tar 18:10 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai Zadakiya ɗan Kena'ana ya yi ƙahonin ƙarfe, ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Da waɗannan za ka sassoki Suriyawa har su hallaka!’ ”

2 Tar 18

2 Tar 18:2-19