2 Sar 17:26 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai aka faɗa wa Sarkin Assuriya cewa, “Al'umman da ka kwashe ka zaunar da su a garuruwan Samariya ba su san shari'ar Allahn ƙasar ba, domin haka ya aiki zakoki a cikinsu, suna ta karkashe su.”

2 Sar 17

2 Sar 17:19-32