1 Sam 26:15 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Dawuda ya ce wa Abner, “Kai ba namiji bane? Wa yake kama da kai cikin Isra'ila? Me ya sa ba ka lura da mai girma, sarki ba? Wani mutum ya zo don ya hallaka mai girma sarki.

1 Sam 26

1 Sam 26:8-22