1 Sam 24:4 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Mutanen Dawuda suka ce masa, “Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya ba da maƙiyinka a hannunka, ka yi yadda ka ga dama da shi.” Dawuda kuwa ya tashi a hankali, ya yanke shafin rigar Saul.

1 Sam 24

1 Sam 24:1-13