21. Sukan shirya wa mutanen kirki maƙarƙashiya,Sukan yanke wa marar laifi hukuncin kisa.
22. Amma Ubangiji yakan kāre ni,Allahna yakan kiyaye ni.
23. Shi zai hukunta su saboda muguntarsu,Ya hallaka su saboda zunubansu.Ubangiji Allahnmu zai hallaka su.