58. Suka sa shi ya yi fushi sabodaMasujadansu na arnanci.Suka sa ya ji kishi saboda gumakansu.
59. Allah ya yi fushi sa'ad da ya ga haka,Don haka ya rabu da jama'arsa ɗungum.
60. Ya bar alfarwarsa da take a Shilo,Wato wurin da yake zaune a dā, a tsakiyar mutane.
61. Ya yardar wa abokan gāba su ƙwace akwatin alkawari,Inda aka ga ikonsa da darajarsa,