6. Sukan shirya maƙarƙashiya, su ce,“Ai, mun gama shirin aikata laifi sarai.”Zuciyar mutum da tunaninsa, suna da wuyar ganewa!
7. Amma Allah zai harbe su da kibansa,Za a yi musu rauni nan da nan.
8. Zai hallaka su saboda maganganunsu,Duk wanda ya gan su zai kaɗa kansa.
9. Dukansu za su ji tsoro,Za su faɗi abin da Allah ya aikata,Su yi tunani a kan ayyukansa.