9. Kafin tukunya ta ji zafin wuta,Da zafin fushi, Allah zai watsar da su tun suna da rai.
10. Adalai za su yi murna sa'ad da suka ga an hukunta masu zunubi,Za su wanke ƙafafunsu cikin jinin mugaye.
11. Mutane za su ce, “Hakika an sāka wa adalai,Hakika akwai Allah wanda yake shara'anta duniya!”