Zab 34:20-22 Littafi Mai Tsarki (HAU)

20. Ubangiji yakan kiyaye shi sosai,Ba ko ɗaya daga cikin ƙasusuwansa da zai karye ba.

21. Mugunta za ta kashe mugu,Waɗanda suke ƙin adalai za a hukunta su.

22. Ubangiji zai fanshi bayinsa,Waɗanda suka tafi wurinsa neman mafakaZa a bar su da rai.

Zab 34