Zab 118:27-29 Littafi Mai Tsarki (HAU)

27. Ubangiji shi ne Allah, yana yi mana alheri,Ku ɗauki hadayunku ku yi ta idi,Ku ɗaura su a zankayen bagade.

28. Kai ne Allahna, kai nake yi wa godiya,Zan yi shelar girmanka.

29. Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne,Ƙaunarsa kuwa tabbatacciya ce.

Zab 118