Yah 16:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. “Na faɗa muku duk wannan ne domin in kawar muku da sanadin tuntuɓe.

2. Za su fisshe ku daga jama'a. Hakika, lokaci ma na zuwa da kowa ya kashe ku, zai zaci bautar Allah yake yi.

3. Za su yi haka ne kuwa domin ba su san Uba ko ni ba.

Yah 16