Mika 2:5-7 Littafi Mai Tsarki (HAU)

5. Don haka ba za ku sami wanda zai samuku ma'auniA taron jama'ar Ubangiji ba.

6. “Kada su yi wa'azi,” amma sun yiwa'azi.“Idan ba su yi wa'azi a kanabubuwan nan ba,Raini ba zai ƙare ba.

7. Daidai ne a faɗi haka, ya jama'arYakubu?‘Ruhun Ubangiji ya yi rashin haƙurine?Waɗannan ayyukansa ne?’ ”“Ashe, maganata ba takan amfanawanda yake tafiya daidai ba?”

Mika 2