5. Don haka ba za ku sami wanda zai samuku ma'auniA taron jama'ar Ubangiji ba.
6. “Kada su yi wa'azi,” amma sun yiwa'azi.“Idan ba su yi wa'azi a kanabubuwan nan ba,Raini ba zai ƙare ba.
7. Daidai ne a faɗi haka, ya jama'arYakubu?‘Ruhun Ubangiji ya yi rashin haƙurine?Waɗannan ayyukansa ne?’ ”“Ashe, maganata ba takan amfanawanda yake tafiya daidai ba?”
8. Ubangiji ya amsa ya ce,“Ba da daɗewa ba mutanena suntashi kamar maƙiyi,Kukan tuɓe rigar masu wucewa dasalama, masu komawa da yaƙi.
9. Kukan kori matan mutanenaDaga gidajensu masu kyau,Kukan kawar da darajata har abadadaga wurin 'ya'yansu.
10. Ku tashi, ku tafi,Gama nan ba wurin hutawa ba ne,Saboda ƙazantarku wadda take kawomuguwar hallaka.