Mat 8:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Da ya sauko daga dutsen, sai taro masu yawan gaske suka bi shi.

2. Sai ga wani kuturu ya zo gunsa ya yi masa sujada, ya ce, “Ya Ubangiji, in dai ka yarda, kana da iko ka tsarkake ni.”

Mat 8