Mat 26:19-21 Littafi Mai Tsarki (HAU)

19. Almajiran kuwa suka yi yadda Yesu ya umarce su, suka shirya Idin Ƙetarewa.

20. Da magariba ta yi, sai ya zauna cin abinci tare da almajiran nan goma sha biyu.

21. Suna cikin cin abinci, sai ya ce, “Hakika, ina gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”

Mat 26