45. Da ya san haka daga bakin jarumin ɗin sai ya bai wa Yusufu jikin.
46. Sai Yusufu ya sayi likkafanin lilin. Da ya sauko da Yesu, ya sa shi a likkafanin lilin ɗin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe dutse aka yi, ya kuma mirgina wani dutse a bakin kabarin.
47. Maryamu Magadaliya da Maryamu uwar Yusufu sun ga inda aka sa shi.