15. “Kada ku ba da bawan da ya tsere, ya zo gare ku, ga ubangijinsa.
16. Zai zauna a wurinku. Sai ya zauna tare da ku, a wurin da ya zaɓa cikin garuruwanku inda ya fi so. Kada ku dame shi.
17. “Kada Isra'ilawa mata da maza su shiga ƙungiyar karuwanci na addini.