M. Sh 19:1 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Sa'ad da Ubangiji Allahnku ya hallaka al'ummai waɗanda zai ba ku ƙasarsu, sa'ad da kuka kore su, kuka zauna cikin garuruwansu da gidajensu,

M. Sh 19

M. Sh 19:1-8