M. Sh 1:27 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai kuka yi ta gunaguni cikin alfarwanku, kuna cewa, ‘Ai, saboda Ubangiji ya ƙi mu, shi ya sa ya fisshe mu daga ƙasar Masar, don ya bashe mu a hannun Amoriyawa, su hallaka mu.

M. Sh 1

M. Sh 1:22-37