4. baftismar da Yahaya ya yi, daga Sama take, ko kuwa ta mutum ce?”
5. Sai suka yi muhawwara da juna suka ce, “In mun ce, ‘Daga Sama take,’ sai ya ce, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
6. In kuwa muka ce, ‘Ta mutum ce,’ sai duk jama'a su jajjefe mu, don sun tabbata Yahaya annabi ne.”
7. Sai suka amsa masa, suka ce, ba su san daga inda take ba.