30. “Nema suke kurum su sami ganima, su raba,Yarinya ɗaya ko biyu domin kowane soja,Tufafi masu tsada domin Sisera,Rinannun tufafi masu ado domin sarauniya.”
31. Ta haka, ya Ubangiji ka sa maƙiyanka su mutu,Amma abokanka su haskaka kamar fitowar rana!Ƙasar kuwa ta zauna lafiya shekara arba'in.