Kol 2:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Saboda haka, kada ku damu in wani ya zarge ku a kan abin da kuke ci, ko abin da kuke sha, ko kuwa kan rashin kiyayewar wani idi, ko tsayawar wata, ko Asabar.

Kol 2

Kol 2:11-18