Josh 4:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Da al'umma duka suka gama haye Urdun, sai Ubangiji ya ce wa Joshuwa,

2. “Ɗauki mutum goma sha biyu daga cikin jama'a, wato mutum ɗaya na kowace kabila.

Josh 4