Irm 38:19 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sarki Zadakiya ya ce wa Irmiya, “Ina jin tsoron Yahudawa waɗanda suka gudu zuwa wurin Kaldiyawa. Kila a bashe ni a hannunsu, su ci mutuncina.”

Irm 38

Irm 38:16-26